DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Zan taya Tinubu da matarsa yakin neman zabe karo na biyu a 2027 – Dame Patience Jonathan, matar tsohon shugaban Nijeriya

-

Dame Patience Jonathan, uwargida ga tsohon shugaban Nijeriya Good Luck Ebele Jonathan ta jaddada aniyarta cewa ba za ta koma fadar shugaban kasa ba ta Aso Villa Abuja ba.

Wadannan kalamai nata na fitowa ne a lokacin da take cewa za ta hadu uwargidan Shugaba Tinubu, wato Oluremi Tinubu su yi kyamfen don APC ta sake lashe zabe a 2027.

Dame Patience ta ce tsarin karba-karba da ake yi a Nijeriya yana haifar da da mai ido.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

‘Yan bindiga sun yi ajalin mutum 3 tare da sace 26 a Zamfara

Akalla mutane uku ne rayukansu suka salwanta aka kuma sace wasu 26 a wani sabon harin da ‘yan bindiga suka kai karamar hukumar Kauran Namoda...

Hadakar da nake sha’awa ita ce yaki da yunwa da Talauci a fadin Nijeriya

A yayin da ake ci gaba da rade-radin yiwuwar hadaka tsakanin jiga-jigan ‘yan adawa don tunkarar shugaban kasa Bola Tinubu a zaben 2027, tsohon dan...

Mafi Shahara