DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Akalla Mahajjatan Nijar 700 sun isa kasa mai tsarki

-

A ranar Talatar nan 13 ga watan Mayun 2025, rukuni biyu na farko na maniyyatan Nijar ya tashi zuwa kasa mai tsarki dauke da mutane akalla 700.

Ana kuma sa ran tashin jirgi na uku a wannan rana ta Laraba.

Google search engine

Sama da maniyyata dubu 12 ne ake sa ran za su gudanar aikin hajji daga Jamhuriyar Nijar, ciki kujera sama da dubu 15 da Saudiyyar ta ware wa kasar.

Da farko dai an tsara tashin jirgin farkon a ranar 8 ga watan Mayun nan to amma saboda wasu dalilai aka daga tafiyar zuwa Talata 13 ga watan Mayu.

Ukashatu Ibrahim Wakili
Ukashatu Ibrahim Wakilihttp://dclhausa.com
Ukashatu Wakili, Mataimakin Babban Edita kuma Mai Kula da Shirin Koyon Sanin Makamar Aiki ne a DCL Hausa. A matsayinsa na ƙwararren ɗan jarida yana tsara ayyukan rediyo da kafafen sada zumunta, fassarar labarai, da tabbatar da sahihancin bayanai. Yana jagorantar shirin horaswa ga masu koyon aiki tare da kula da ingancin rubuce-rubuce da shirye-shiryen gidan jaridar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Daga 2026 ₦500,000 kawai ɗan Nijeriya zai iya cira a banki cikin sati ɗaya – CBN

Babban Bankin Nijeriya (CBN) ya sake fasalin dokokin cire kuɗi daga bankuna kan sabon tsarin da zai fara aiki daga watan Janairun 2026. Babban bankin ya...

Ƴan kwangila sun girke akwatin gawa a ofishin ma’aikatar kuɗin Nijeriya

‘Yan kwangila sun girke akwatin gawa a kofar shiga ofishin ma’aikatar kudin Nijeriya da ke Abuja.   ‘Yan kwangilar, karkashin inuwar kungiyarsu ta 'yan asalin Nijeriya sun...

Mafi Shahara