DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Fafaroma Leo ya yi tayin shiga tsakani don kawo ƙarshen rikici tsakanin kasashen duniya

-

By Salim Muhammad Gali

Shugaban darikar Roman Katolika, Fafaroma Leo 14 ya bayyana cewa a shirye yake ya taimaka wa shugabannin ƙasashe masu fama da rikici wajen tattaunawa don samar da zaman lafiya.

Sabon Fafaroman, ya bayyana hakan ne a ranar Laraba yayin da yake jawabi ga mambobin Cocin Katolika a fadar Vatican, inda ya roƙi Kiristoci dake yankin Gabas ta Tsakiya da kada su bar muhallansu.

Fafaroma ya ce “jama’ar duniya na marmarin zaman lafiya, don haka nake roƙon shugabanninsu da zuciya ɗaya: mu zaina mu tattauna, mu cimma matsaya! don kawo ƙarshen yaƙe-yaƙe.”

Ukashatu Ibrahim Wakili
Ukashatu Ibrahim Wakilihttp://dclhausa.com
Ukashatu is a highly skilled and experienced broadcast journalist and fact-checker. Ukashatu has over five years of experience in writing, editing, and presenting news and program content for radio and television. As a dedicated and hardworking professional, He is committed to upholding the values of accuracy, fairness, balance, independence, and accountability in her reporting and programs.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Mun yi kuskure a sakamakon da muka fitar na dalibai – Hukumar JAMB

Cikin alhini da nadamar abin da ya faru, hukumar JAMB da ke shirya jarabawar neman shiga makarantun gaba da sakandare a Nijeriya ta karbi duk...

An tafi da ‘yan jaridar Nijar zuwa Yamai bayan kama su da sojin mulkin kasar suka yi

Hukumomin mulkin sojan Nijar sun tusa kewar 'yan jaridar uku na Radio Sahara da suka kama a Agadez zuwa babban birnin Yamai. Jami'an tsaron Gendarmerie na...

Mafi Shahara