DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Fafaroma Leo ya yi tayin shiga tsakani don kawo ƙarshen rikici tsakanin kasashen duniya

-

By Salim Muhammad Gali

Shugaban darikar Roman Katolika, Fafaroma Leo 14 ya bayyana cewa a shirye yake ya taimaka wa shugabannin ƙasashe masu fama da rikici wajen tattaunawa don samar da zaman lafiya.

Google search engine

Sabon Fafaroman, ya bayyana hakan ne a ranar Laraba yayin da yake jawabi ga mambobin Cocin Katolika a fadar Vatican, inda ya roƙi Kiristoci dake yankin Gabas ta Tsakiya da kada su bar muhallansu.

Fafaroma ya ce “jama’ar duniya na marmarin zaman lafiya, don haka nake roƙon shugabanninsu da zuciya ɗaya: mu zaina mu tattauna, mu cimma matsaya! don kawo ƙarshen yaƙe-yaƙe.”

Ukashatu Ibrahim Wakili
Ukashatu Ibrahim Wakilihttp://dclhausa.com
Ukashatu Wakili, Mataimakin Babban Edita kuma Mai Kula da Shirin Koyon Sanin Makamar Aiki ne a DCL Hausa. A matsayinsa na ƙwararren ɗan jarida yana tsara ayyukan rediyo da kafafen sada zumunta, fassarar labarai, da tabbatar da sahihancin bayanai. Yana jagorantar shirin horaswa ga masu koyon aiki tare da kula da ingancin rubuce-rubuce da shirye-shiryen gidan jaridar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Dan majalisar wakilan Nijeriya ya sauys sheka daga PDP zuwa ADC

Dan majalisar tarayya mai wakiltar mazabar Tambuwal/Kebbe a jihar Sokoto, Abdussamad Dasuki ya sanar da ficewarsa daga jam’iyyar PDP, inda ya koma ADC. A cikin wasiƙar...

Sanata Wamako ya raba wa marayu su 10,000 tallafin N1,000 kowane a jihar Sokoto

Tsohon gwamnan jihar Sokoto kuma Sanata mai wakiltar Sokoto ta Arewa, Aliyu Magatakarda Wamakko, ya bayar da tallafin miliyan 10, ga mutane dubu 10 da...

Mafi Shahara