DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Kada mahajjaci ya rike kudin da suka wuce Riyal 60,000 a kasar Saudiyya – Jan hankalin NAHCON ga Alhazan Nijeriya

-

Hukumar kula da aikin hajji ta Nijeriya NAHCON ta shawarci mahajjatan kasar da su guji daukar kudi sama da Riyal 60,000 na Saudiyya domin gudanar da aikin hajjin 2025.

Hukumar NAHCON ta bayar da wannan shawara ne a cikin wata sanarwa da jami’in hulda da jama’a na hukumar, Malam Shafil Mohammed, ya fitar a Abuja.

Mohammed ya gargadi mahajjata da su guji daukar makudan kudade a jikinsu.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Mun yi kuskure a sakamakon da muka fitar na dalibai – Hukumar JAMB

Cikin alhini da nadamar abin da ya faru, hukumar JAMB da ke shirya jarabawar neman shiga makarantun gaba da sakandare a Nijeriya ta karbi duk...

An tafi da ‘yan jaridar Nijar zuwa Yamai bayan kama su da sojin mulkin kasar suka yi

Hukumomin mulkin sojan Nijar sun tusa kewar 'yan jaridar uku na Radio Sahara da suka kama a Agadez zuwa babban birnin Yamai. Jami'an tsaron Gendarmerie na...

Mafi Shahara