DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Da yiwuwar a samu ambaliyar ruwa a jihohi 12 na Nijeriya – NEMA

-

Hukumar ba da agajin gaggawa a Nijeriya NEMA, ta yi kira ga jihohin kasar da su zamo cikin shiri domin tunkarar ambaliyar ruwa da ke iya afkuwa a daminar bana, 2025.

Hukumar ta ce za ta aika tawaga kowace Jiha domin tattataunawa da al’ummar da ake sa ran faruwar ambaliyar domin gargadi da kuma zama cikin shirin ko-ta-kwana.

Google search engine

Darakta Janar ta NEMA, Malama Zubaida Umar ce ta bayyana hakan a wani taron masu ruwa da tsaki da ya gudana a Abuja.

Sai dai, hukumar ta NEMA ba ta ambaci sunayen jihohi da kananan hukumomin da ake sa ran ambaliyar ruwan za ta afku ba.

2 COMMENTS

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Har yanzu bamu kammala bincike ba shiyasa bamu gurfanar da El-rufa’i a gaban kotu ba – EFCC

Hukumar EFCC, mai yaki a cin hanci da rashawa a Nijeriya ta bayyana dalilin da ya sa har yanzu ba ta kai tsohon gwamnan Kaduna,...

Wanene sabon Shugaban Rundunar ‘Yan Sandan Nijeriya, Olatunji Disu?

AIG Olatunji Disu ya kasance gogaggen jami’i wanda aka nada don jagorantar rundunar 'yan sandan kasar a matsayin IGP na 23. A cewar fadar shugaban...

Mafi Shahara