DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Shugaba Tinubu ya amince da daukar sabbin jami’ai 130,000 da za su kare dazukan Nijeriya

-

Shugaban Nijeriya Bola Tinubu ya amince da Samar da wani tsari na kare dazukan kasar domin magance yaduwar rashin tsaro a fadin kasar.

Haka kuma, Shugaba Tinubu ya umurci gwamnonin jihohi da su dauki akalla mutane 2000 zuwa 5000 gwrgwadon ikonsu domin tsare dazuka 1,129 da ke akwai a kasar.

Google search engine

Shugaban Kasa ya amince da haka ne a taron majalisar zartaswa da ya gudana a ranar Litinin din da ya gabata.

Horar da Sababbin jami’an zai kasance a karkashin kulawar ofishin mai ba Shugaban Kasa Shawara Kan harkar tsaro da kuma Ma’aikatar muhalli.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Shugaba Tinubu babbar kyauta ne daga Allah domin gyaran Nijeriya – Yahaya Bello

Tsohon gwamnan jihar Kogi Yahaya Bello ya bayyana shugaban Nijeriya Bola Tinubu a matsayin babbar kyauta da Allah ya ba Nijeriya domin gyaran kasar. Yahaya Bello...

Gwamnatin Nijeriya ta ce cin jarabawar lissafi “Mathematics” wajibi ne ga daliban Sakandare kafin kammalawa

Gwamnatin Nijeriya ta bayyana cewa lallai dukkan ɗalibai masu rubuta jarabawar kammala sakandare su cigaba da rubuta lissafi tare da harshen Turanci a matsayin wajibi. Mai...

Mafi Shahara