DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Mambobin kungiyar TUC sun mamaye ma’aikatar kudi kan rashin walwalar ma’aikata

-

Mambobin kungiyar kwadago ta TUC sun gudanar da zanga-zanga a ma’aikatar kudi ta tarayya da ke Abuja a ranar Talata, don nuna bacin ransu kan rashin walwalar ma’aikata, bashin albashi da alawus da ake bin su.

A cewar jaridar Punch, masu zanga-zangar da ke sanye da jajayen riguna dauke da alluna, sun rufe kofar shiga da fita ta ma’aikatar, tare da hana ababen hawa wucewa, lamarin da ya tilasta wa wasu ma’aikatan komawa gida.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Hukumar tace finafinai ta jihar Kano ta dakatar da sanya tallar magungunan gargajiya a cikin fim

Hukumar tace fina-finai ta Jihar Kano ta dakatar da dukkan tallace-tallacen magungunan gargajiya da ake nunawa a fina-finan Hausa da na masu shela da makirufo...

Shugabannin Kudu maso Gabas na shirin taron marawa Tinubu bayan tazarce a takarar 2027 — Umahi

Ministan Ayyuka kuma tsohon Gwamnan Jihar Ebonyi, Dave Umahi, ya bayyana cewa shugabannin yankin Kudu maso Gabas, ciki har da gwamnonin jihohi biyar na yankin,...

Mafi Shahara