DCL Hausa Radio
Kaitsaye

DSS da ‘yan sandan Nijeriya sun damke wasu mutane 20 da ake zargi da yin kutse a sakamakon jarabawar JAMB

-

By Salim Muhammad Gali

Jami’an hukumar tsaro ta farin kaya DSS hadin gwiwa da ‘yan sandan Najeriya sun cafke wasu mutane 20 a Abuja, bisa zargin su da kutse a sakamakon jarabawar JAMB ta shekarar 2025.

Google search engine

Hukumar DSS da ’yan sanda sun bayyana cewa mutanen da aka kama na daga cikin wasu gungun masu laifi da ake zargin sun fi mutum 100, wadanda suka kware wajen kutsawa cikin kwamfutocin cibiyoyin shirya jarabawa kamar JAMB da NECO domin sauya sakamako ko yin damfara.

Gidan talabijin na Channels ya ruwaito cewa wadanda aka kama sun aikata wannan laifi ta hanyar kutse a cibiyar na’urorin JAMB lokacin da ake zana jarabawar bana.

Ukashatu Ibrahim Wakili
Ukashatu Ibrahim Wakilihttp://dclhausa.com
Ukashatu Wakili, Mataimakin Babban Edita kuma Mai Kula da Shirin Koyon Sanin Makamar Aiki ne a DCL Hausa. A matsayinsa na ƙwararren ɗan jarida yana tsara ayyukan rediyo da kafafen sada zumunta, fassarar labarai, da tabbatar da sahihancin bayanai. Yana jagorantar shirin horaswa ga masu koyon aiki tare da kula da ingancin rubuce-rubuce da shirye-shiryen gidan jaridar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Fadar Shugaba Tinubu ta soki Atiku kan kwatanta gwamnatinsa da ta mulkin soja

Fadar Shugaban Nijeriya ta caccaki madugun adawa Atiku Abubakar, bisa kwatanta gwamnatin Tinubu da mulkin soja, tana mai bayyana kalaman nasa a matsayin abinda basu...

Majalisar Dattawa ta dakatar da muhawara kan gyaran dokar zabe tare da shiga zaman sirri

Majalisar Dattawan Nijeriya ta dakatar da muhawarar kan kudirin dokar zaɓe ta 2022, domin bai wa ’yan majalisa damar yin nazari mai zurfi kafin ɗaukar...

Mafi Shahara