DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Allah ya sani, ba APC nake yi wa aiki ba – Damagum, Shugaban PDP na kasa

-

Mukaddashin shugaban jam’iyyar PDP na kasa, Ambasada Umar Damagum, ya musanta zargin yi wa jam’iyyar APC mai mulki aiki domin ruguza jam’iyyar PDP.

Damagum ya kuma kare alakarsa da tsohon gwamnan jihar Ribas kuma ministan babban birnin tarayya, Nyesom Wike, biyo bayan sukar da wasu ‘yan jam’iyyar suka yi masa na cewa yana hada kai da Wike domin ruguza jam’iyyar PDP.

Google search engine

A wata hira da ya yi da manema labarai, Damagun ya kara tabbatar da biyayyarsa ga jam’iyyar PDP, inda ya ce zai ci gaba da jajircewa wajen tabbatar da manufofin jam’iyyar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Fadar Shugaba Tinubu ta soki Atiku kan kwatanta gwamnatinsa da ta mulkin soja

Fadar Shugaban Nijeriya ta caccaki madugun adawa Atiku Abubakar, bisa kwatanta gwamnatin Tinubu da mulkin soja, tana mai bayyana kalaman nasa a matsayin abinda basu...

Majalisar Dattawa ta dakatar da muhawara kan gyaran dokar zabe tare da shiga zaman sirri

Majalisar Dattawan Nijeriya ta dakatar da muhawarar kan kudirin dokar zaɓe ta 2022, domin bai wa ’yan majalisa damar yin nazari mai zurfi kafin ɗaukar...

Mafi Shahara