DCL Hausa Radio
Kaitsaye

‘Yan majalisar dokokin jihar Katsina sun aminta Dikko Radda ya nemi tazarce a zaben 2027

-

Majalisar dokokin jihar Katsina ta sanar da cewa ta aminta Gwamnan jihar Malam Dikko Umaru Radda ya nemi tazarce a zaben shekarar 2027 mai zuwa.

Kazalika, ‘yan majalisar dokokin sun kuma yi alkawarin za su saya wa Gwamna Radda “form” din takarar wa’adi na biyu idan har bukatar hakan ta taso.

Google search engine

Kakakin majalisar dokokin Nasiru Yahaya Daura ya ce madadin daukacin ‘yan majalisar su 34, sun yanke wannan shawarar ne bayan sun yi la’akari da irin cigaban da Gwamna Radda ke kokarin kawo wa jihar Katsina.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

An fitar da jihohi 4 a Gasar Kokawar Nijar ta 2025

Kwana na uku da fara gasar kokawar gargajiya a Nijar tuni an yi waje da jihohi hudu daga cikin takwas na kasar daga jerin wanda...

Ya kamata a canza salon yadda ake yakar ‘yan bindiga a Nijeriya

Daga: Farfesa Usman Yusuf Litinin : 22 Disamba 2025 Ban taɓa gudu ko ja da baya ba ko nuna wata fargaba wajen bayyana matsayina a kan yaƙin...

Mafi Shahara