DCL Hausa Radio
Kaitsaye

PDP ta sake dage taron kwamitin zartaswarta na NEC

-

Jam’iyyar PDP ta dage zaman taronta karo na 99 na kwamitin zartarwa na kasa NEC.

A cikin wata sanarwa da sakataren jam’iyyar na kasa, Sanata Samuel Anyanwu ya sanya wa hannu, PDP ta bayyana cewa an dage taron ne domin ba wa kwamitin sulhu da tsohon Shugaban Majalisar Dattawa, Bukola Saraki, ke jagoranta damar kammala aikinsa.

Google search engine

Jaridar PUNCH ta rawaito cewa an shirya gudanar da taron NEC din ne a ranar 27 ga Mayu, 2025, a hedikwatar jam’iyyar PDP da ke Abuja.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Dan majalisar wakilan Nijeriya ya sauys sheka daga PDP zuwa ADC

Dan majalisar tarayya mai wakiltar mazabar Tambuwal/Kebbe a jihar Sokoto, Abdussamad Dasuki ya sanar da ficewarsa daga jam’iyyar PDP, inda ya koma ADC. A cikin wasiƙar...

Sanata Wamako ya raba wa marayu su 10,000 tallafin N1,000 kowane a jihar Sokoto

Tsohon gwamnan jihar Sokoto kuma Sanata mai wakiltar Sokoto ta Arewa, Aliyu Magatakarda Wamakko, ya bayar da tallafin miliyan 10, ga mutane dubu 10 da...

Mafi Shahara