DCL Hausa Radio
Kaitsaye

PDP ta sake dage taron kwamitin zartaswarta na NEC

-

Jam’iyyar PDP ta dage zaman taronta karo na 99 na kwamitin zartarwa na kasa NEC.

A cikin wata sanarwa da sakataren jam’iyyar na kasa, Sanata Samuel Anyanwu ya sanya wa hannu, PDP ta bayyana cewa an dage taron ne domin ba wa kwamitin sulhu da tsohon Shugaban Majalisar Dattawa, Bukola Saraki, ke jagoranta damar kammala aikinsa.

Google search engine

Jaridar PUNCH ta rawaito cewa an shirya gudanar da taron NEC din ne a ranar 27 ga Mayu, 2025, a hedikwatar jam’iyyar PDP da ke Abuja.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Wike ya musanta jita-jitar tsayawarsa takarar shugabancin Nijeriya a zaben 2027, ya jaddada goyon bayansa ga Tinubu har zuwa 2031

Ministan Abuja, Nyesom Wike, ya karyata rahotannin da ke cewa wasu jiga-jigan jam’iyyar PDP na matsa masa lamba domin ya tsaya takarar shugaban ƙasa a...

Sau 22 ana yunkurin lalata mana matatar mai – Matatar man fetur ta Dangote

Kamfanin matatar mai ta Dangote ya bayyana cewa tun bayan da matatar man da ke fitar da ganga 650,000 a rana ta fara aiki, aƙalla...

Mafi Shahara