DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Masu aikata laifuka sun yi ajalin mutum 95 tare da garkuwa da mutum 65 a Nijeriya cikin sati daya – Premium Times

-

Sha’anin tsaro na ƙara tabarbarewa a Najeriya, inda a makon da ya gabata aka hallaka akalla mutane 95 tare da yin garkuwa da wasu 68 a fadin kasar.

Binciken jaridar Premium Times ya gano cewa waɗannan alkalumman sun fi na makon da ya gabata, sanadiyar hare-haren kungiyoyin ‘yan ta’adda.

Google search engine

An yi wannan bincike ne daga labarai da kuma rahotannin kafofin sadarwa tsakanin 17th zuwa 23 ga Maysecuritysecurityu.

Rahoton ya gano cewa su ma hukumomin tsaro sun samu nasarori a makon da ya gabata.

Ukashatu Ibrahim Wakili
Ukashatu Ibrahim Wakilihttp://dclhausa.com
Ukashatu Wakili, Mataimakin Babban Edita kuma Mai Kula da Shirin Koyon Sanin Makamar Aiki ne a DCL Hausa. A matsayinsa na ƙwararren ɗan jarida yana tsara ayyukan rediyo da kafafen sada zumunta, fassarar labarai, da tabbatar da sahihancin bayanai. Yana jagorantar shirin horaswa ga masu koyon aiki tare da kula da ingancin rubuce-rubuce da shirye-shiryen gidan jaridar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

An gudanar da addu’o’in neman tsari daga hare-haren ‘yan bindiga a jihar Neja

Mazauna yankin jihar Neja ta Arewa sun gudanar da addu’o’i na musamman a filin Idi da ke Kontagora, hedkwatar karamar hukumar Kontagora, domin neman taimakon...

‘Yan siyasa a Nijeriya sun fi maida hanakali kan siyasa maimakon magance matsalolin al’umma – Sarkin Onitsha

Sarkin Onitsha, Igwe Nnaemeka Achebe, ya caccaki ‘yan siyasa bisa mayar da hankali kan siyasa maimakon gudanar da mulki yadda ya kamata tun kafin zaben...

Mafi Shahara