DCL Hausa Radio
Kaitsaye

An damke ‘yan Nijeriya 5 a kasar Libya bisa zargin satar kayan lantarki

-

Hukumomi a birnin Sabha na kasar Libya sun kama wasu ‘yan Najeriya biyar da ake zargi da satar kayan lantarki a wata gona.

Kungiyar Migrant Rescue Watch ce ta bayyana hakan a wata sanarwa da ta fitar a shafukan sada zumunta a ranar Litinin, 26 ga Mayu, 2025.

Google search engine

A cewar rahoton, jami’an hukumar ‘yan sanda ta Al-Qahira ne suka cafke wadanda ake zargin a ranar Lahadi, 25 ga watan Mayu, kuma tuni an miƙa su ga sashen shari’a domin daukar mataki na gaba.

Ukashatu Ibrahim Wakili
Ukashatu Ibrahim Wakilihttp://dclhausa.com
Ukashatu is a highly skilled and experienced broadcast journalist and fact-checker. Ukashatu has over five years of experience in writing, editing, and presenting news and program content for radio and television. As a dedicated and hardworking professional, He is committed to upholding the values of accuracy, fairness, balance, independence, and accountability in her reporting and programs.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Tilas aka min na amince ni na kafa gidan rediyon Biyafara -Nnamdi Kanu

Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta amince da bidiyo uku, ciki har da wanda ke nuna shugaban haramtacciyar ƙungiyar IPOB, Nnamdi Kanu, na duba...

Majalisar Dattawa ta tabbatar da kasafin Naira tiriliyan 1.8 na FCT na 2025

Majalisar Dattawa ta amince da kasafin kuɗi na Naira tiriliyan 1.8 na shekarar 2025 ga Hukumar Gudanarwar Birnin Tarayya (FCTA). Wannan ya biyo bayan gabatar...

Mafi Shahara