DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Za a samu matsalar ruwan sha ta sati biyu a Abuja 

-

Hukumar kula da ruwa ta babban birnin tarayya Abuja ta sanar da cewa za a samu tsakon samar da ruwan sha a babban birnin tarayya nan da makwanni biyu masu zuwa.

A sanarwar da hukumar ta fitar, ta bayyana cewa za a fuskanci matsalar samar da ruwa a tsakiyar birnin da kuma bayan gari ne sakamakon aiki gyaran madatsar ruwa ta gundumar Usuma.

Google search engine

Hukumar ta ce aikin na gyare-gyaren zai bada damar hada na’urorin da lantarki wadanda ke taimakawa wajen samar da ruwan.

Ukashatu Ibrahim Wakili
Ukashatu Ibrahim Wakilihttp://dclhausa.com
Ukashatu Wakili shi ne Mataimakin Editan Gudanarwa kuma Mai Kula da Shirin Koyon Sanin Makamar Aiki na DCL Hausa. A matsayinsa na ƙwararren ɗan jarida yana tsara ayyukan rediyo da kafafen sada zumunta, fassarar labarai, da tabbatar da sahihancin bayanai. Yana jagorantar shirin horaswa ga masu koyon aiki tare da kula da ingancin rubuce-rubuce da shirye-shiryen gidan jaridar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Shugaba Tinubu adali ne, bai fifita kowane yanki ba wajen rarraba ayyukan ci-gaba ba a Nijeriya – Gwamnatin tarayya

Gwamnatin Nijeriya ta bayyana cewa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu na gudanar da mulkinsa bisa gaskiya da adalci wajen rabon ayyuka, mukamai da damar ci-gaba...

Dalilin da ya sa muka maye gurbin rundunar Operation Safe Haven da Enduring Peace – Babban hafsan tsaron Nijeriya

Babban hafsan tsaron Nijeriya, Janar Christopher Musa, ya ƙaddamar da sabuwar rundunar haɗin gwiwa mai suna Operation Enduring Peace domin magance matsalar tsaro da ta...

Mafi Shahara