DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Za a samu matsalar ruwan sha ta sati biyu a Abuja 

-

Hukumar kula da ruwa ta babban birnin tarayya Abuja ta sanar da cewa za a samu tsakon samar da ruwan sha a babban birnin tarayya nan da makwanni biyu masu zuwa.

A sanarwar da hukumar ta fitar, ta bayyana cewa za a fuskanci matsalar samar da ruwa a tsakiyar birnin da kuma bayan gari ne sakamakon aiki gyaran madatsar ruwa ta gundumar Usuma.

Google search engine

Hukumar ta ce aikin na gyare-gyaren zai bada damar hada na’urorin da lantarki wadanda ke taimakawa wajen samar da ruwan.

Ukashatu Ibrahim Wakili
Ukashatu Ibrahim Wakilihttp://dclhausa.com
Ukashatu Wakili, Mataimakin Babban Edita kuma Mai Kula da Shirin Koyon Sanin Makamar Aiki ne a DCL Hausa. A matsayinsa na ƙwararren ɗan jarida yana tsara ayyukan rediyo da kafafen sada zumunta, fassarar labarai, da tabbatar da sahihancin bayanai. Yana jagorantar shirin horaswa ga masu koyon aiki tare da kula da ingancin rubuce-rubuce da shirye-shiryen gidan jaridar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Babu adawa a jihar Plateau a zaben 2027 – Caleb Muftwang

Gwamnan Jihar Plateau, Caleb Manasseh Mutfwang, ya bayyana cewa zuwa zaben 2027 jam’iyyarsa ba za ta samu adawa a jihar ba. Ya fadi hakan ne...

Obasanjo ya musanta rubuta sanarwar mutuwarsa

Tsohon Shugaban Nijeriya, Olusegun Obasanjo, ya musanta wani rubutu da ke yawo a kafafen sada zumunta da ke ikirarin cewa ya fitar da sanarwar mutuwarsa. Rubutun...

Mafi Shahara