DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Rokonmu ga Saudiyya na neman sake ba da ‘Visar’ aikin hajjin 2025 bai yi nasara ba – NAHCON

-

Hukumar kula da aikin hajji ta Nijeriya NAHCON ta ce kasar Saudiyya ba ta amsa rokonsu na sake bude damar samun visar aikin hajjin 2025 ba.

A cikin wata sanarwa da hukumar ta fitar ta ce tana mai bai wa mutanen da abin ya shafa hakuri. Hukumar ta ce duk wanda bai samu visar ba ya tuna cewa hajji kiran Allah ne, ta ce tana shawartar nan gaba mahajjata su rika biyan kudi a kan kari domin guje wa fadawa irin wannan yanayi.

Google search engine

Fatima Sanda Usara wadda ta fitar da sanarwar ta ce hukumar NAHCON ta roki Saudiyya da ta tsawaita wa‘adin rufe bayar da visar a 29/04/2025 kuma Saudiyyar ta bude har zuwa ranar 19/05/2025 da ta rufe kuma ba ta sake budewa ba duk da rokon da NAHCON ta yi.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Super Eagles ta fara farfado da burinta na zuwa gasar cin kofin duniya ta 2026

Hukumar kwallon kafar Nijeriya ta fara dawo da burin zuwa gasar cin kofin duniya ta 2026 Hukumar Ƙwallon Ƙafa ta Najeriya (NFF) ta shigar da ƙorafi...

Dangote ya shigar da ƙorafi ga hukumar ICPC kan shugaban hukumar NMDPRA

Shugaban Kamfanin Dangote, Aliko Dangote, ya shigar da ƙorafi ga Hukumar ICPC yana zargin Shugaban Hukumar NMDPRA, Farouk Ahmed, da cin hanci da almundahanar kudade. A...

Mafi Shahara