DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Yunwar mulki ce ke damun Atiku, El’rufai da Obi – Jam’iyyar APC

-

Jam’iyyar APC mai mulkin Nijeriya ta soki kalaman tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar, da tsohon ministan sufuri, Rotimi Amaechi, da kuma tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufai, da suka yi cewa shugaba Bola Tinubu na amfani da talauci a matsayin makamin wajen hana ‘yan Nijeriya su juya masa baya.

Jiga-jigan siyasar uku sun yi wannan ikirarin ne a karshen mako wajen taron da aka gudanar a Abuja don murnar cika shekaru 60 na Rotimi Amaechi.

Google search engine

A wata sanarwa da ya fitar, kakakin jam’iyyar APC, Felix Morka, ya caccaki ‘yan siyasar uku, inda ya ce sun kasa kawar da talauci a jihohinsu ko kasar duk da cewa sun rike kujerun gwamnati a lokaci daban-daban

Ukashatu Ibrahim Wakili
Ukashatu Ibrahim Wakilihttp://dclhausa.com
Ukashatu is a highly skilled and experienced broadcast journalist and fact-checker. Ukashatu has over five years of experience in writing, editing, and presenting news and program content for radio and television. As a dedicated and hardworking professional, He is committed to upholding the values of accuracy, fairness, balance, independence, and accountability in her reporting and programs.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Yawaita buga sabbin takardun kudi da da aka rika yi a gwamnatin Buhari ne ya gurgunta darajar Naira – Oshiomhole

Sanata Adams Oshiomhole, ya zargi tsohuwar gwamnatin shugaba Muhammadu Buhari da taka raws wajen gurgunta tattalin arziki Nijeriya Ya bayyana hakan a wani taro...

Murabus din Ganduje wata maƙarƙashiya ce aka shirya domin cire Shettima daga gwamnatin Tinubu – Zargin wasu mutanen Borno

Wasu daga cikin al'ummar jihar Borno sun zargi murabus din Ganduje a matsayin wata maƙarƙashiya da aka shirya domin a kawar da Kassim Shettima a...

Mafi Shahara