DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Rundunar ‘yan sanda ta tsawaita wa’adin lasisin gilashin mota mai duhu zuwa 12 ga Agusta

-

By Salim Muhammad Gali

Rundunar ’yan sandan Nijeriya ta tsawaita wa’adin fara tilasta yin lasisin gilashin mota mai duhu wato tinted glass permit zuwa 12 ga Agusta, 2025.

Google search engine

Babban Sufeto Janar, Kayode Egbetokun, ya bayyana haka a wata sanarwa da jami’in hulda da jama’a na rundunar, Olumuyiwa Adejobi, ya fitar.

A cewarsa, an ɗauki wannan matakin ne bayan samun korafe-korafe daga jama’a dake neman sauƙaƙa tsarin neman lasisin.

Rundunar ta ce za a inganta tsarin ta hanyar neman lasisin ta intanet domin rage tsaikon da ake samu.

Haka kuma, an bukaci ’yan Najeriya da su yi amfani da shafin wajen nema ko sabunta lasisin tare da kai rahoton duk wata matsala da suka fuskanta.

Ukashatu Ibrahim Wakili
Ukashatu Ibrahim Wakilihttp://dclhausa.com
Ukashatu is a highly skilled and experienced broadcast journalist and fact-checker. Ukashatu has over five years of experience in writing, editing, and presenting news and program content for radio and television. As a dedicated and hardworking professional, He is committed to upholding the values of accuracy, fairness, balance, independence, and accountability in her reporting and programs.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

INEC na duba buƙatun kungiyoyi 110 da ke neman rigista a matsayin jam’iyyun siyasa a Najeriya

Hukumar zabe ta kasa INEC ta bayyana cewa ta karɓi wasikun buƙatun rajistar sabbin jam’iyyu 110 daga kungiyoyi daban-daban har zuwa Litinin, 23 ga watan...

PDP ta maido wa Samuel Anyanwu mukaminsa na sakataren jam’iyyar na kasa

PDP ta maido wa Samuel Anyanwu mukaminsa na sakataren jam'iyyar na kasa Jam’iyyar PDP ta dawo da Samuel Anyanwu a matsayin sakataren jam’iyya na kasa bayan...

Mafi Shahara