DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Wike ya yi martani ga masu sukar kashe Naira biliyan 39 don gyara dakin taro na kasa da kasa

-

Ministan birnin tarayya Abuja Nyesom Wike, ya kare aikin da yayi na zunzurutun kudi har biliyan 39 wajen gyaran dakin taron kasa da kasa da ke Abuja.

Ministan, ke jawabi a yayin kaddamar da wata sabuwar hanyar a Abuja, ya ce komai sai da aka canza a cikin dakin taron in ban da gini.

Google search engine

Wike ya ce duk da cewa an kashe Naira Milyan 240 wajen gina dakin taron a shekarar 1991, amma yanzu an samu sauyi sosai a farashin kayayyaki, wanda ya sa aka kashe Naira Bilyan 39 wajen gyaran dakin taron na kasa da kasa.

Ministan Abuja ya ce wadanda ke suka kan yawan kudaden da aka kashe ba su san abinda suke yi ba.

Ukashatu Ibrahim Wakili
Ukashatu Ibrahim Wakilihttp://dclhausa.com
Ukashatu is a highly skilled and experienced broadcast journalist and fact-checker. Ukashatu has over five years of experience in writing, editing, and presenting news and program content for radio and television. As a dedicated and hardworking professional, He is committed to upholding the values of accuracy, fairness, balance, independence, and accountability in her reporting and programs.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

INEC na duba buƙatun kungiyoyi 110 da ke neman rigista a matsayin jam’iyyun siyasa a Najeriya

Hukumar zabe ta kasa INEC ta bayyana cewa ta karɓi wasikun buƙatun rajistar sabbin jam’iyyu 110 daga kungiyoyi daban-daban har zuwa Litinin, 23 ga watan...

PDP ta maido wa Samuel Anyanwu mukaminsa na sakataren jam’iyyar na kasa

PDP ta maido wa Samuel Anyanwu mukaminsa na sakataren jam'iyyar na kasa Jam’iyyar PDP ta dawo da Samuel Anyanwu a matsayin sakataren jam’iyya na kasa bayan...

Mafi Shahara