DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Ba rauni ne zai sa mu yi sulhu da ‘yan bindiga ba – Gwamnatin jihar Sokoto

-

Gwamnatin jihar Sokoto ta kare matakin da ta dauka na neman yin sulhu da ‘yan bindiga da suka amince da ajiye makamansu, inda ta bayyana hakan a matsayin mafita mai dorewa ga matsalar tsaro a jihar.

Gwamnatin na mayar da martani ne kan kalaman da wani mai sharhi kan shafukan sada zumunta, Basharu Altine Guyawa ya yi, wanda ya soki matakin.

Google search engine

A wata sanarwa da mai baiwa gwamna Ahmed Aliyu shawara kan harkokin tsaro, Kanar Ahmed Usman mai ritaya ya fitar, ya ce ba rauni ne ya sa gwamnati neman sasanci ba.

Ukashatu Ibrahim Wakili
Ukashatu Ibrahim Wakilihttp://dclhausa.com
Ukashatu is a highly skilled and experienced broadcast journalist and fact-checker. Ukashatu has over five years of experience in writing, editing, and presenting news and program content for radio and television. As a dedicated and hardworking professional, He is committed to upholding the values of accuracy, fairness, balance, independence, and accountability in her reporting and programs.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Rundunar ‘yan sanda ta kama mutane 53 kan tagwayen hari a jihohin Benue da Filato – IGP Egbetokun

Sufeto janar na ‘yan sandan Nijeriya, Kayode Egbetokun, ya bayyana cewa an kama mutane 53 da ake zargi da hannu a hare-haren da suka yi...

Kiran kungiyar NNPYA na neman Tinubu ya zabe ni a takarar mataimaki a 2027 bai dace ba yanzu – Sanata Barau Jibrin

Sanata Barau I. Jibrin, Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, ya ce kiraye-kirayen da kungiyar matasan jam’iyyar APC na Arewa (NNPYA) ke yi na a zabe shi...

Mafi Shahara