DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Kowane dan Nijeriya sai ya sharbi romon dimukradiyya a gwamnatinmu – Tinubu

-

Shugaba Bola Tinubu ya bayyana cewa gwamnatinsa za ta tabbatar da cewa kowane dan Najeriya ya ji tasirin shugabanci a karkashin gwamnatinsa.

Ya bayar da wannan tabbacin ne a wajen kaddamar da wasu hanyoyi a birnin tarayya Abuja da Wike ya yi.

Google search engine

Shugaban wanda mataimakin kakakin majalisar, Benjamin Kalu ya wakilta ya ce gwamnatinsu za ta ci gaba da yin aiki tukuru domin samar da ayyukan more rayuwa da za su inganta rayuwar ‘yan kasa.

Ukashatu Ibrahim Wakili
Ukashatu Ibrahim Wakilihttp://dclhausa.com
Ukashatu is a highly skilled and experienced broadcast journalist and fact-checker. Ukashatu has over five years of experience in writing, editing, and presenting news and program content for radio and television. As a dedicated and hardworking professional, He is committed to upholding the values of accuracy, fairness, balance, independence, and accountability in her reporting and programs.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

INEC na duba buƙatun kungiyoyi 110 da ke neman rigista a matsayin jam’iyyun siyasa a Najeriya

Hukumar zabe ta kasa INEC ta bayyana cewa ta karɓi wasikun buƙatun rajistar sabbin jam’iyyu 110 daga kungiyoyi daban-daban har zuwa Litinin, 23 ga watan...

PDP ta maido wa Samuel Anyanwu mukaminsa na sakataren jam’iyyar na kasa

PDP ta maido wa Samuel Anyanwu mukaminsa na sakataren jam'iyyar na kasa Jam’iyyar PDP ta dawo da Samuel Anyanwu a matsayin sakataren jam’iyya na kasa bayan...

Mafi Shahara