DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Saudiyya za ta gina rijiyoyin butsatse 78 a Nijeriya

-

Cibiyar bayar da agaji ta Sarki Salman na kasar Saudiyya (KSrelief) ta rattaba hannu kan wata yarjejeniyar hadin gwiwa da wata kungiya don gina rijiyoyin burtsatse 78 masu amfani da hasken rana a jihohi 10 Nijeriya.

Wata sanarwar ta ce ana sa ran shirin zai samar da ruwan sha ga kusan mutane 733,350, kamar yadda jaridar Daily Trust ta ruwaito.

Google search engine

Mataimakin babban mai kula da ayyuka da shirye-shirye na Cibiyar KSrelief, Engr Ahmed bin Ali Al-Baiz ya sanya hannu kan yarjejeniyar a hedkwatar KSrelief da ke birnin Riyadh.

Ta ce yarjejeniyar tana da nufin samar da tsaftataccen ruwan sha ga mutane da dabbobi, da kuma inganta samar da tsaftatattun ruwan sha a yankunan karkara.

Ukashatu Ibrahim Wakili
Ukashatu Ibrahim Wakilihttp://dclhausa.com
Ukashatu is a highly skilled and experienced broadcast journalist and fact-checker. Ukashatu has over five years of experience in writing, editing, and presenting news and program content for radio and television. As a dedicated and hardworking professional, He is committed to upholding the values of accuracy, fairness, balance, independence, and accountability in her reporting and programs.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Rundunar ‘yan sanda ta kama mutane 53 kan tagwayen hari a jihohin Benue da Filato – IGP Egbetokun

Sufeto janar na ‘yan sandan Nijeriya, Kayode Egbetokun, ya bayyana cewa an kama mutane 53 da ake zargi da hannu a hare-haren da suka yi...

Kiran kungiyar NNPYA na neman Tinubu ya zabe ni a takarar mataimaki a 2027 bai dace ba yanzu – Sanata Barau Jibrin

Sanata Barau I. Jibrin, Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, ya ce kiraye-kirayen da kungiyar matasan jam’iyyar APC na Arewa (NNPYA) ke yi na a zabe shi...

Mafi Shahara