DCL Hausa Radio
Kaitsaye

‘Yan Nijeriya sama da 250,000 ke gudun hijira a Libya, Sudan ta Kudu, Kamaru, Chadi, Nijar da wasu sassan duniya

-

Hukumar kula da ‘yan gudun hijira da bakin haure da kuma ‘yan gudun hijira ta kasa ta ce ‘yan Nijeriya sama da 250,000 ke gudun hijira a Libya, Sudan ta Kudu, Kamaru, Chadi, Nijar da wasu sassan duniya.

A gefe daya kuma akalla ‘yan gudun hijira 135,000 daga kasashe daban-daban ke zaune a Nijeriya.

Google search engine

Hukumar ta bayar da wannan adadi a jiya bayan wata tattaki da ta yi a Abuja domin tunawa da ranar ‘yan gudun hijira ta duniya ta 2025.

Kwamishinan hukumar na tarayya, Tijani Ahmed, wanda ya bayyana cewa gaga cikin ‘yan gudun hijira 250,000 na Nijeriya, 125,000 suna zaune a Kamaru.

Ukashatu Ibrahim Wakili
Ukashatu Ibrahim Wakilihttp://dclhausa.com
Ukashatu is a highly skilled and experienced broadcast journalist and fact-checker. Ukashatu has over five years of experience in writing, editing, and presenting news and program content for radio and television. As a dedicated and hardworking professional, He is committed to upholding the values of accuracy, fairness, balance, independence, and accountability in her reporting and programs.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Rundunar ‘yan sanda ta kama mutane 53 kan tagwayen hari a jihohin Benue da Filato – IGP Egbetokun

Sufeto janar na ‘yan sandan Nijeriya, Kayode Egbetokun, ya bayyana cewa an kama mutane 53 da ake zargi da hannu a hare-haren da suka yi...

Kiran kungiyar NNPYA na neman Tinubu ya zabe ni a takarar mataimaki a 2027 bai dace ba yanzu – Sanata Barau Jibrin

Sanata Barau I. Jibrin, Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, ya ce kiraye-kirayen da kungiyar matasan jam’iyyar APC na Arewa (NNPYA) ke yi na a zabe shi...

Mafi Shahara