DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Wike ya yi alkawarin ƙara albashi ga Ƙungiyar mawakansa bayan sun rera waka da yaren Sin

-

Ministan Babban Birnin Tarayya (FCT), Nyesom Wike, ya bayyana aniyarsa ta ƙara albashi ga Ƙungiyar mawakan Gwamnati da ke aiki da shi, bayan sun rera waka cikin yaren kasar Sin.

Wike ya bayyana hakan ne a ranar Alhamis Yayin kaddamar da sabuwar hanyar da aka kamala daga Mabushi zuwa Judges’ Quarters a Katampe, Abuja.

Google search engine

A Yayin taron, shugaban Ƙungiyar mawakan ya rera wata waka cikin salon yaren Sin, lamarin da ya jawo dariya da farin ciki a wajen mahalarta, ciki har da Minista Wike da ya nuna gamsuwarsa da salon mawakan.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

INEC na duba buƙatun kungiyoyi 110 da ke neman rigista a matsayin jam’iyyun siyasa a Najeriya

Hukumar zabe ta kasa INEC ta bayyana cewa ta karɓi wasikun buƙatun rajistar sabbin jam’iyyu 110 daga kungiyoyi daban-daban har zuwa Litinin, 23 ga watan...

PDP ta maido wa Samuel Anyanwu mukaminsa na sakataren jam’iyyar na kasa

PDP ta maido wa Samuel Anyanwu mukaminsa na sakataren jam'iyyar na kasa Jam’iyyar PDP ta dawo da Samuel Anyanwu a matsayin sakataren jam’iyya na kasa bayan...

Mafi Shahara