DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Babu wata barazanar tsaro a birnin Abuja – Martanin gwamnatin Nijeriya ga Amurka

-

Gwamnatin Najeriya ta bayyana hakan ne yayin da take mayar da martani ga shawarwarin da ofishin jakadancin Amurka a Nijeriya ya bayar na gargadin dukkan Amurkawa da su kaurace wa duk wasu ofisoshi na soji da na gwamnati a Abuja.

A martanin da ta mayar, gwamnatin Najeriya ta tabbatar da cewa Abuja ta kasance cikin aminci ga ‘yan kasa da masu ziyara baki daya.

Google search engine

Wannan na kunshe ne a cikin wata sanarwa da ministan yada labarai Muhammad Idris ya fitar.

Ukashatu Ibrahim Wakili
Ukashatu Ibrahim Wakilihttp://dclhausa.com
Ukashatu is a highly skilled and experienced broadcast journalist and fact-checker. Ukashatu has over five years of experience in writing, editing, and presenting news and program content for radio and television. As a dedicated and hardworking professional, He is committed to upholding the values of accuracy, fairness, balance, independence, and accountability in her reporting and programs.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Muna da hujja ba a makance muke goyon Tinubu ba – Kungiyar Disciples of Jagaban

Kungiyar magoya bayan shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu ta Disciples of Jagaban ta ce ba a makance ta ke nuna goyon baya ga shugaban ba,...

Rundunar sojin Nijeriya ta sulhunta kabilun da ke rikici a Taraba

By Salisu Ado Sulaiman Rundunar sojin kasan Nijeriya ta jagoranci zaman sulhu tsakanin kabilun da ke rikici a jihar Taraba. Kwamandan rundunar Operation Whirl Punch Brigadier Janar...

Mafi Shahara