DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Hukumar EFCC ta kama wani tsohon jami’i a kamfanin NNPC bisa zarginsa da almundahanar dala biliyan 7.2

-

Jami’an hukumar EFCC mai yaki da yi wa tattalin arzikin Nijeriya tu’annati, sun kama tsohon babban jami’in kudi na kamfanin NNPCL Umar Isa, bisa zarginsa da almundahanar kudin da suka kai dala biliyan 7.2 na gyaran matatun mai na Kaduna, Warri da Fatakwal.

Haka kuma EFCC ta kama Jimoh Olasunkanmi, tsohon manajan darakta na matatar mai na Warri, da manajan daraktan matatar na yanzu, Tunde Bakare da kuma tsofaffin manajan daraktocin matatar man Fatakwal, Ahmed Dikko Ibrahim Onoja, kamar yadda wata majiya ta shaida wa gidan Talabijin na Channels.

Google search engine

Sai dai duk kokarin jin ta bakin Kakakin EFCC, Dele Oyewale, hakan ya ci tura.

Ukashatu Ibrahim Wakili
Ukashatu Ibrahim Wakilihttp://dclhausa.com
Ukashatu is a highly skilled and experienced broadcast journalist and fact-checker. Ukashatu has over five years of experience in writing, editing, and presenting news and program content for radio and television. As a dedicated and hardworking professional, He is committed to upholding the values of accuracy, fairness, balance, independence, and accountability in her reporting and programs.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Muna da hujja ba a makance muke goyon Tinubu ba – Kungiyar Disciples of Jagaban

Kungiyar magoya bayan shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu ta Disciples of Jagaban ta ce ba a makance ta ke nuna goyon baya ga shugaban ba,...

Rundunar sojin Nijeriya ta sulhunta kabilun da ke rikici a Taraba

By Salisu Ado Sulaiman Rundunar sojin kasan Nijeriya ta jagoranci zaman sulhu tsakanin kabilun da ke rikici a jihar Taraba. Kwamandan rundunar Operation Whirl Punch Brigadier Janar...

Mafi Shahara