DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Hukumar zabe INEC da jam’iyyar PDP za su gana kan taron NEC a yau Talata

-

Hukumar zabe mai zaman kanta ta Nijeriya INEC da jam’iyyar PDP za su yi wani zama don magance rikici tsakaninsu kan taron kwamitin zartaswa na jam’iyyar da aka shirya gudanarwa a ranar 30 ga watan Yuni.

Wannan dai na zuwa ne bayan takaddamar da ta kunno kai a tsakanin bangarorin biyu kan rashin bin ka’idojin gudanar da taron, a cikin wasikar da shugaban jam’iyyar PDP na kasa ya tura wa INEC mai dauke da sa hannun Ambasada Umar Damagum ya sanya wa hannu kawai.

Google search engine

A cikin wata wasika da ta aike wa Damagum, INEC ta tabbatar da cewa za ta yi taro da shugabannin jam’iyyar a yauTalata, a dakin taro na hukumar da ke Abuja.

Ukashatu Ibrahim Wakili
Ukashatu Ibrahim Wakilihttp://dclhausa.com
Ukashatu is a highly skilled and experienced broadcast journalist and fact-checker. Ukashatu has over five years of experience in writing, editing, and presenting news and program content for radio and television. As a dedicated and hardworking professional, He is committed to upholding the values of accuracy, fairness, balance, independence, and accountability in her reporting and programs.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Muna da hujja ba a makance muke goyon Tinubu ba – Kungiyar Disciples of Jagaban

Kungiyar magoya bayan shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu ta Disciples of Jagaban ta ce ba a makance ta ke nuna goyon baya ga shugaban ba,...

Rundunar sojin Nijeriya ta sulhunta kabilun da ke rikici a Taraba

By Salisu Ado Sulaiman Rundunar sojin kasan Nijeriya ta jagoranci zaman sulhu tsakanin kabilun da ke rikici a jihar Taraba. Kwamandan rundunar Operation Whirl Punch Brigadier Janar...

Mafi Shahara