DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Shugaban kasar Uganda mai shekaru 80, zai sake tsayawa takara bayan shafe shekara 39 kan mulki

-

Jam’iyyar NRM mai mulki a kasar Uganda ta ce shugaban kasar Yoweri Museveni zai sake neman tsayawa takara a zaben da za a gudanar a farkon shekara mai zuwa.

Ana hasashen cewa shugaban mai shekaru 80 a duniya zai yi kokarin tsawaita mulkinsa na kusan shekaru 40 a kasar da ke gabashin Afirka.

Google search engine

‘Yan adawar kasar na ci gaba da fuskantar musgunawa gabanin babban zaben kasar da za a gudanar a watan Janairu, inda ake tsoratar da su da kuma garkame su.

Ukashatu Ibrahim Wakili
Ukashatu Ibrahim Wakilihttp://dclhausa.com
Ukashatu is a highly skilled and experienced broadcast journalist and fact-checker. Ukashatu has over five years of experience in writing, editing, and presenting news and program content for radio and television. As a dedicated and hardworking professional, He is committed to upholding the values of accuracy, fairness, balance, independence, and accountability in her reporting and programs.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Muna da hujja ba a makance muke goyon Tinubu ba – Kungiyar Disciples of Jagaban

Kungiyar magoya bayan shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu ta Disciples of Jagaban ta ce ba a makance ta ke nuna goyon baya ga shugaban ba,...

Rundunar sojin Nijeriya ta sulhunta kabilun da ke rikici a Taraba

By Salisu Ado Sulaiman Rundunar sojin kasan Nijeriya ta jagoranci zaman sulhu tsakanin kabilun da ke rikici a jihar Taraba. Kwamandan rundunar Operation Whirl Punch Brigadier Janar...

Mafi Shahara