DCL Hausa Radio
Kaitsaye

INEC ta sanar da za ta gudanar da zabukan cike gurbi a fadin Nijeriya

-

Hukumar zaben Nijeriya INEC ta bayyana cewa za ta gudanar da zabukan cike gurbi a mazabun da abin ya shafa a ranar Asabar 16 ga watan Agusta, 2025 a fadin Nijeriya.

Ana dai shirya zabukan ne domin cike guraban kujeru na majalisun tarayya da na jihohi, wadanda aka samu matsala, ko aka samu rauswa, ko soke zaben a kotu.

Google search engine

Shugaban hukumar ta INEC, Farfesa Mahmood Yakubu ne ya bayyana haka yayin taron tuntubar juna da jam’iyyun siyasa a Abuja ranar Alhamis.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Babu adawa a jihar Plateau a zaben 2027 – Caleb Muftwang

Gwamnan Jihar Plateau, Caleb Manasseh Mutfwang, ya bayyana cewa zuwa zaben 2027 jam’iyyarsa ba za ta samu adawa a jihar ba. Ya fadi hakan ne...

Obasanjo ya musanta rubuta sanarwar mutuwarsa

Tsohon Shugaban Nijeriya, Olusegun Obasanjo, ya musanta wani rubutu da ke yawo a kafafen sada zumunta da ke ikirarin cewa ya fitar da sanarwar mutuwarsa. Rubutun...

Mafi Shahara