DCL Hausa Radio
Kaitsaye

INEC ta sanar da za ta gudanar da zabukan cike gurbi a fadin Nijeriya

-

Hukumar zaben Nijeriya INEC ta bayyana cewa za ta gudanar da zabukan cike gurbi a mazabun da abin ya shafa a ranar Asabar 16 ga watan Agusta, 2025 a fadin Nijeriya.

Ana dai shirya zabukan ne domin cike guraban kujeru na majalisun tarayya da na jihohi, wadanda aka samu matsala, ko aka samu rauswa, ko soke zaben a kotu.

Google search engine

Shugaban hukumar ta INEC, Farfesa Mahmood Yakubu ne ya bayyana haka yayin taron tuntubar juna da jam’iyyun siyasa a Abuja ranar Alhamis.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Cristiano Ronaldo ya tsawaita kwantiraginsa da kungiyarsa ta Al Nassr har zuwa shekarar 2027

Cristiano Ronaldo ya tsawaita kwantiraginsa da kungiyar Al Nassr ta kasar Saudiyya a hukumance, inda zai ci gaba da zama a birnin Riyardh na kasar...

Mataimakin shugaban Nijeriya Kasshim Shettima ya tafi kasar Ethiopia

A safiyar ranar Alhamis Kasshim Shettima ya tashi daga Abuja zuwa birnin Adis Ababa domin ziyarar aiki bisa gayyatar da Firaministan kasar Dr Abiy Ahmed...

Mafi Shahara