DCL Hausa Radio
Kaitsaye

An tanadi dokar da za ta yi hukunci ga maza da matan da ke shigar banza a jihar Delta

-

Rundunar ‘yan sandan jihar Delta ta fitar da wata sanarwa a shafinta na X inda ta gargadi mazauna jihar game da shigar banza cewa, tarar dubu 50 ce doka ta tanadar ga duk masu wannan dabi’a.

Rundunar ‘yan sandan ta fitar da gargadin ne a ranar Asabar dauke da wani rubutu mai taken “wasu dokoki da ba ku sani ba, amma duk sati za mu rika kawo muku su don ku san su”

Google search engine

Sanarwar kuma ta kara da cewa, tun da ba ku son sanya kayan da za su rufe tsiraicinku, gwamnati ta shirya hukunta duk wanda ya karya dokar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Daga 2026 ₦500,000 kawai ɗan Nijeriya zai iya cira a banki cikin sati ɗaya – CBN

Babban Bankin Nijeriya (CBN) ya sake fasalin dokokin cire kuɗi daga bankuna kan sabon tsarin da zai fara aiki daga watan Janairun 2026. Babban bankin ya...

Ƴan kwangila sun girke akwatin gawa a ofishin ma’aikatar kuɗin Nijeriya

‘Yan kwangila sun girke akwatin gawa a kofar shiga ofishin ma’aikatar kudin Nijeriya da ke Abuja.   ‘Yan kwangilar, karkashin inuwar kungiyarsu ta 'yan asalin Nijeriya sun...

Mafi Shahara