DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Sojojin da aka samu suna tu’ammali da kwayoyi za su fuskanci hukunci – Janar Babatunde

-

Kwamandan birget na 17 ta Rundunar Sojin Nijeriya da ke Katsina, Birgediya-Janar Babatunde Omopariola ya umurci jami’ansa da su kawo karar duk sojan da suka gani yana shaye-shaye.

Kwamandan ya ba da umurnin ne a ranar Asabar a Katsina yayin bikin ranar Sojoji ta 2025.

Google search engine

Babatunde ya bayyana cewa, ta’ammuli da miyagun kwayoyi rage karfi da gurgunta rayuwar jami’an ne.

Ya kuma gargadi jami’an da su guji ta’ammuli da miyagun kwayoyi musamman a cikin bariki.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Gwamnan Bauchi ya sanya hannu kan dokar kirkirar sabbin masarautu 13 a fadin jihar

Gwamnan Bauchi Bala Muhammad ya sanya hannu kan dokar kirkirar sabbin masarautu 13 a fadin jihar. Daily Trust ta ruwaito cewa a lokacin da yake sanya...

Kenya da Senegal sun kulla yarjejeniyar shige da fice ba tare da biza ba

Gwamnatocin Kenya da Senegal sun bai wa juna damar shige da fice ga 'yan kasashensu ba tare da biza ba na tsawon kwanaki 90. DW Africa...

Mafi Shahara