DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Yadda ake ajalin sojoji a fagen daga alamu ne na gazawar gwamnati – Dattawan Arewacin Nijeriya

-

Kungiyar dattawan Arewa ta bayyana yadda ‘yan bindiga suka kashe sojoji kusan 20 a matsayin fito-na-fito da gwamnatin Nijeriya, kuma alama ce ta tabarbarewar tsaro a Arewacin kasar.

Mai magana da yawun kungiyar, Farfesa Abubakar Jiddere ya bayyana cewa kungiyar ta yi tir da harin da aka kai ma sojojin kuma hakan na nuna irin yadda rashin tsaro ya dabaibaye yankin.

Google search engine

Kungiyar ta gargadi gwamnati kan rashin daukar mataki ya fara sa ‘yan kasa sanya alamun tambaya ga gwamnati game da iya kare rayukansu.

‘Yan bindigar dai sun yi ma sojojin kwantar-bauna a Mariga a cikin farkon wannan satin inda sojoji 20 suka rasa rayukansu.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Akwai bukatar Akpabio da Abbas su yi bayanin yadda aka kashe fiye da naira biliyan 18 a ginin ofishin hukumar majalisar dokokin Nijeriya –...

Kungiyar kare haƙƙin jama’a da tabbatar da shugabanci na gaskiya a Nijeriya SERAP ta nemi shugaban majalisar dattawa Godswill Akpabio da kakakin majalisar wakilai Tajudeen...

Abin takaici ne ganin yadda Nijeriya ke cikin kasashen da talauci ya yi wa lahani – Atiku Abubakar

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Atiku Abubakar, ya bayyana talauci a matsayin mafi girman maƙiyi da ɗan Adam ya taɓa sani. A cikin wata sanarwa da ya...

Mafi Shahara