DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Yadda ake ajalin sojoji a fagen daga alamu ne na gazawar gwamnati – Dattawan Arewacin Nijeriya

-

Kungiyar dattawan Arewa ta bayyana yadda ‘yan bindiga suka kashe sojoji kusan 20 a matsayin fito-na-fito da gwamnatin Nijeriya, kuma alama ce ta tabarbarewar tsaro a Arewacin kasar.

Mai magana da yawun kungiyar, Farfesa Abubakar Jiddere ya bayyana cewa kungiyar ta yi tir da harin da aka kai ma sojojin kuma hakan na nuna irin yadda rashin tsaro ya dabaibaye yankin.

Google search engine

Kungiyar ta gargadi gwamnati kan rashin daukar mataki ya fara sa ‘yan kasa sanya alamun tambaya ga gwamnati game da iya kare rayukansu.

‘Yan bindigar dai sun yi ma sojojin kwantar-bauna a Mariga a cikin farkon wannan satin inda sojoji 20 suka rasa rayukansu.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Daga 2026 ₦500,000 kawai ɗan Nijeriya zai iya cira a banki cikin sati ɗaya – CBN

Babban Bankin Nijeriya (CBN) ya sake fasalin dokokin cire kuɗi daga bankuna kan sabon tsarin da zai fara aiki daga watan Janairun 2026. Babban bankin ya...

Ƴan kwangila sun girke akwatin gawa a ofishin ma’aikatar kuɗin Nijeriya

‘Yan kwangila sun girke akwatin gawa a kofar shiga ofishin ma’aikatar kudin Nijeriya da ke Abuja.   ‘Yan kwangilar, karkashin inuwar kungiyarsu ta 'yan asalin Nijeriya sun...

Mafi Shahara