DCL Hausa Radio
Kaitsaye

‘Yan sanda na neman mijin da ya yi ajalin matarsa a Yobe

-

Rundunar ‘yan sandan Jihar Yobe ta tabbatar da cewa wani Hamisu Ali mai kimanin shekaru 55 ya yi ajalin matarsa mai shekaru 40 a garin Babangida da ke a karamar hukumar Tarmuwa ta Jihar.

Mai magana da yawun rundunar ‘yansandan jihar, Dungus Abdulkarim ya tabbatar da hakan a cikin wata sanarwa, inda ya ce lamarin ya faru ne a ranar safiyar Juma’a.

Google search engine

Ya kuma kara da cewa, a ranar 28 ga Yuni ne suka amsa kira daga mazauna kauyen Koriyel inda suka shaida musu cewa Hamidu ya sassari matarshi inda ya yi sanadiyar ajalinta kuma ya gudu. Amma Rundunar na bakin kokari wajen ganin ya shiga hannu.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Gwamnan Bauchi ya sanya hannu kan dokar kirkirar sabbin masarautu 13 a fadin jihar

Gwamnan Bauchi Bala Muhammad ya sanya hannu kan dokar kirkirar sabbin masarautu 13 a fadin jihar. Daily Trust ta ruwaito cewa a lokacin da yake sanya...

Kenya da Senegal sun kulla yarjejeniyar shige da fice ba tare da biza ba

Gwamnatocin Kenya da Senegal sun bai wa juna damar shige da fice ga 'yan kasashensu ba tare da biza ba na tsawon kwanaki 90. DW Africa...

Mafi Shahara