DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Buhari bai shirya wa Tinubu gadar zare ba a maganar cire tallafin man Fetur – Garba Shehu

-

Tsohon mai magana da yawun shugaban kasa Muhammadu Buhari, Garba Shehu, ya ce babu wani shiri da Buhari ya yi don kawo wa gwamnatin Bola Tinubu cikas.

Jaridar Daily Trust ta ruwaito cewa Garba Shehu ya bayyana haka ne a Abuja yayin hira da manema labarai gabannin kaddamar da littafinsa “According to the President” da za a kaddamar a ranar 9 ga watan Yuli.

Google search engine

Sa’annan ya karyata rade-radin da ke cewa Buhari ya bar cire tallafin man fetur zuwa lokacin barin mulki don jefa Tinubu cikin matsala, yana mai cewa su duka ‘yan jam’iyyar APC ne, kuma Buhari ba zai cutar da gwamnatin da ta gaje shi ba.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Gwamnan Bauchi ya sanya hannu kan dokar kirkirar sabbin masarautu 13 a fadin jihar

Gwamnan Bauchi Bala Muhammad ya sanya hannu kan dokar kirkirar sabbin masarautu 13 a fadin jihar. Daily Trust ta ruwaito cewa a lokacin da yake sanya...

Kenya da Senegal sun kulla yarjejeniyar shige da fice ba tare da biza ba

Gwamnatocin Kenya da Senegal sun bai wa juna damar shige da fice ga 'yan kasashensu ba tare da biza ba na tsawon kwanaki 90. DW Africa...

Mafi Shahara