DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Ina umurtar da ku murkushe makiyan Nijeriya, sabon kiran Shugaba Tinubu ga sojoji

-

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu ya umarci rundunar sojin kasar da sauran hukumomin tsaro da su tunkari kuma su kawar da ‘yan ta’adda, ‘yan bindiga, ‘yan tawaye da masu neman ballewa da ke barazana ga zaman lafiya da hadin kan ƙasar.

Shugaba Tinubu ya bayyana hakan ne ta bakin Mataimakinsa, Kashim Shettima, a lokacin bikin Ranar Sojin Nijeriya ta 2025 (NADCEL), wanda aka gudanar a Filin Murtala da ke Kaduna.

Google search engine

Shugaban kasar bai ɓoye gaskiya ba wajen bayyana irin manyan barazanar da Nijeriya ke fuskanta, inda ya gargadi cewa ta’addanci, tayar da ƙayar baya, fashi da makami da ƙoƙarin ballewa daga ƙasa ba ƙaramin abu ba ne.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Dan majalisar wakilan Nijeriya ya sauys sheka daga PDP zuwa ADC

Dan majalisar tarayya mai wakiltar mazabar Tambuwal/Kebbe a jihar Sokoto, Abdussamad Dasuki ya sanar da ficewarsa daga jam’iyyar PDP, inda ya koma ADC. A cikin wasiƙar...

Sanata Wamako ya raba wa marayu su 10,000 tallafin N1,000 kowane a jihar Sokoto

Tsohon gwamnan jihar Sokoto kuma Sanata mai wakiltar Sokoto ta Arewa, Aliyu Magatakarda Wamakko, ya bayar da tallafin miliyan 10, ga mutane dubu 10 da...

Mafi Shahara