DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Jiragen yakin sojin saman Nijeriya sun yi ajalin mayaka da dama a hare-haren sama a dutsen Mandara

-

Rundunar sojin sama ta Najeriya, karkashin Operation Hadin Kai, ta kai gagarumin farmaki na sama kan sansanonin ‘yan
ta’adda a Dutsen Mandara da ke jihar Borno a ranar Lahadi.

Dutsen Mandara na kan iyakar Najeriya da Kamaru, kuma an tabbatar da cewa ya zama mafakar mayakan Boko Haram na bangaren Jama’atu Ahlis Sunna Lidda’awati wal-Jihad (JAS).

Google search engine

A wata sanarwa da mai magana da yawun NAF, Air Commodore Ehimen Ejodame ya fitar a Abuja, wadda jaridar Daily Nigerian ta ruwaito ya ce an kai hare-haren ne bayan bayanan leken asiri sun tabbatar da tarin kayan aiki da zuwan manyan kwamandojin JAS a yankunan Wa Jahode da Loghpere.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Saurayi ya gaggabe wa budurwarsa hakora shida a Legas

Wani saurayi a unguwar Ibadan dake Ebute Meta, jihar Legas, ya lakadawa budurwarsa Fatima, wadda ke sana’ar gyaran kai, dukan da ya janyo ta rasa...

Majalisar dattawan Nijeriya ta ba shugaban NNPCL wa’adin mako 3 kan batan Naira tiriliyan 210

Majalisar dattawan Najeriya ta bai wa Shugaban kamfanin man fetur na kasa (NNPCL), Bayo Ojulari, wa’adin makonni uku domin ya bayyana cikakken bayani kan inda...

Mafi Shahara