DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Adadin kujerun APC ya kai 72 a majalisar Dattawa, daga guda 50 da take da su a 2023

-

Majalisar dattawa a Najeriya ta karɓi Sanatoci hudu daga jam’iyyar PDP da suka sauya sheka zuwa APC, lamarin da ya ƙara karfafa rinjayen APC a zauren majalisar.

Sanatocin da suka sauya sheka su ne: Sanata Ekong Samson daga Akwa Ibom South, da Sanata Etim Bassey Akwa Ibom North East, sai Sanata Francis Fadahunsi Osun East, da Sanata Olubiyi Fadeyi Osun Central.

Google search engine

Gidan talabijin na Channel ya tattaro cewa, bayan sauya shekar, APC yanzu tana da kujeru 72 a Majalisar Dattawa ta 10, daga 50 da ta fara da su a watan Yunin shekarar 2023.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Shugaba Tinubu babbar kyauta ne daga Allah domin gyaran Nijeriya – Yahaya Bello

Tsohon gwamnan jihar Kogi Yahaya Bello ya bayyana shugaban Nijeriya Bola Tinubu a matsayin babbar kyauta da Allah ya ba Nijeriya domin gyaran kasar. Yahaya Bello...

Gwamnatin Nijeriya ta ce cin jarabawar lissafi “Mathematics” wajibi ne ga daliban Sakandare kafin kammalawa

Gwamnatin Nijeriya ta bayyana cewa lallai dukkan ɗalibai masu rubuta jarabawar kammala sakandare su cigaba da rubuta lissafi tare da harshen Turanci a matsayin wajibi. Mai...

Mafi Shahara