DCL Hausa Radio
Kaitsaye

’Yan majalisar wakilan Nijeriya 3 na PDP sun sauya sheka zuwa APC

-

Wasu ‘yan majalisar wakilai uku daga jam’iyyar PDP sun koma APC a zaman majalisar da aka gudanar a ranar Laraba, suna zargin rikicin cikin gida da rashin shugabanci a jam’iyyar PDP.

Wadanda suka sauya sheka su ne: Sanata Taofeek Ajilesoro, da Sanata Emmanuel Olusanya daga Jihar Osun sai Sanata Marcus Onobun daga jihar Osun Jihar Edo.

Google search engine

Rahoton jaridar Daily Trust ya ambato mambobin na cewa sun dauki matakin ne domin hada kai da Shugaba Tinubu wajen cika alkawuran dimokuradiyya ga mazabunsu.

Wannan na zuwa a lokacin da PDP ke fuskantar matsin lamba, yayin da APC ke kara samun rinjaye a majalisar wakilai da ta dattawa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Babu adawa a jihar Plateau a zaben 2027 – Caleb Muftwang

Gwamnan Jihar Plateau, Caleb Manasseh Mutfwang, ya bayyana cewa zuwa zaben 2027 jam’iyyarsa ba za ta samu adawa a jihar ba. Ya fadi hakan ne...

Obasanjo ya musanta rubuta sanarwar mutuwarsa

Tsohon Shugaban Nijeriya, Olusegun Obasanjo, ya musanta wani rubutu da ke yawo a kafafen sada zumunta da ke ikirarin cewa ya fitar da sanarwar mutuwarsa. Rubutun...

Mafi Shahara