DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Kamfanin NNPCL ya musanta labarin cefanar da matatar man birnin Port Harcourt

-

Kamfanin man fetur na Nijeriya NNPCL ya musanta labarin cefanar da matatar mai ta Fatakwal ga yan kasuwa

A Yayin wani taro da kamfanin ya gabatar a birnin tarayya Abuja, shugaban na NNPCL Bayo Ojulari ya bayyana cewa ba za a cefanar da matatar ba sakamakon bukatar da ke akwai wajen gyarawa tare da bunkasa ta, hade da ta Warri da Kaduna domin amfanin Najeriya da al’ummarta, kamar yadda Punch ta wallafa.

Google search engine

Ojulari, ya ce sayar da matatar mai ta Fatakwal babu abun da zai haifarwa Nijeriya sai koma baya ga tattalin arzikin kasar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Gwamnonin da suka sha suka ta yanzu sun koma jam’iyyar APC – Ministan Abuja Wike

Ministan birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya ce ficewar wasu gwamnonin jam’iyyar adawa ta PDP zuwa jam’iyyar APC ta tabbatar da goyon bayansa ga Shugaba...

Majalisar Dattawan Nijeriya za ta tantance sabon shugaban INEC ranar Alhamis

Majalisar Dattawan Nijeriya ta shirya tantance Farfesa Joash Amupitan, wanda shugaba Bola Ahmed Tinubu ya zaba domin zama sabon shugaban hukumar zaben Nijeriya INEC, a...

Mafi Shahara