DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Femi Gbajabiamila ya nemi ’yan siyasar Arewa su mara wa Tinubu baya a zaben 2027

-

Shugaban ma’aikatan fadar shugaban kasa Femi Gbajabiamila, ya bukaci ’yan siyasar Arewa da su goyi bayan Shugaba Bola Ahmed Tinubu domin samun wa’adi na biyu a zaben 2027.

Gbajabiamila ya yi wannan kiran ne a yayin taron tattaunawa na 2025 da kungiyar tsoffin ’yan majalisa na kasa reshen Arewa ta shirya a birnin Abuja. Ya ce Tinubu shugaba ne da ya cancanci cikakken goyon baya duba da tarihin aikinsa da jajircewarsa ga hadin kan kasa.

Google search engine

Haka kuma, Gwamnan Jihar Neja, Mohammed Bago, tare da wasu jiga-jigan jam’iyyar APC a jihar, sun bayyana cikakken goyon bayansu ga Tinubu da Bago domin sake tsayawa takara a 2027.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Babu adawa a jihar Plateau a zaben 2027 – Caleb Muftwang

Gwamnan Jihar Plateau, Caleb Manasseh Mutfwang, ya bayyana cewa zuwa zaben 2027 jam’iyyarsa ba za ta samu adawa a jihar ba. Ya fadi hakan ne...

Obasanjo ya musanta rubuta sanarwar mutuwarsa

Tsohon Shugaban Nijeriya, Olusegun Obasanjo, ya musanta wani rubutu da ke yawo a kafafen sada zumunta da ke ikirarin cewa ya fitar da sanarwar mutuwarsa. Rubutun...

Mafi Shahara