DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Nijeriya na bukatar jam’iyyun siyasa da suka fi gwamnati bin doka da oda – Peter Obi

-

Tsohon dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Labour a zaben 2023, Peter Obi, ya yi kira ga ‘yan Nijeriya su jajirce wajen gina jam’iyyun siyasa da suka fi karfin gwamnati bin doka da oda.

Obi ya bayyana hakan ne a jawabinsa a wajen taron baje kolin litattafai guda biyu da shahararren dan jarida Ike Abonyi ya rubuta.

Google search engine

Obi, yayin da ya bukaci ‘yan Najeriya su ci gaba da jajircewa wajen gina sabuwar Nijeriya, ya shawarci ‘yan kasar musamman ‘yan jarida masu zurfin ilimin siyasar Nijeriya su kara rubutawa mutane abinda zasu karanta cikin fahimtar yanayin siyasar Nijeriya.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Barnar da jam’iyyar APC ta yi wa Nijeriya ta zarta ta mulkin soja – Atiku Abubakar

Tsohon mataimakin shugaban Nijeriya Atiku Abubakar ya zargi gwamnatin APC mai mulki da lalata tsari da yanayin kasar, yana mai bayyana ta a matsayin jam'iyya...

Al’umma ne ke taka rawa wajen nasara a zabe ba gwamnoni ba – Aregbesola ga APC

Sakataren jam'iyyar ADC a Nijeriya ya gargadi APC mai mulki cewa al'umma ne ke taka rawa wajen nasara a zabe ba gwamnoni ba. Ra'uf Aregbesola ya...

Mafi Shahara