DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu ya na ganawar sirri shugabar Kungiyar Kasuwanci ta Duniya Ngozi Okonjo-Iweala a fadarsa dake Villa a Abuja

-

Shugaban Nijeriya Bola Tinubu ya karɓi bakuncin Ngozi Okonjo-Iweala a Fadarsa dake Abuja a ranar Alhamis.

Tinubu da Okonjo-Iweala sun shiga tattauna kan batutuwan cinikayya masu muhimmanci ga ƙasa da nahiyar Afrika da ma duniya baki ɗaya.

Google search engine

Tattaunawar shugaba Tinubu da Okonjo-Iweala ya zo ne makonni biyu kafin karewar wa’adinta na farko a ranar 31 ga watan Agustan nan na 2025, kafin ta fara wa’adinta na biyu a ranar 1 ga Satumba, 2025.

Okonjo-Iweala ta kafa tarihi a shekarar 2021 a matsayin ‘yar Afirka ta farko kuma mace ta farko da ta shugabanci Kungiyar ta kasuwanci ta Duniya WTO.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Babu adawa a jihar Plateau a zaben 2027 – Caleb Muftwang

Gwamnan Jihar Plateau, Caleb Manasseh Mutfwang, ya bayyana cewa zuwa zaben 2027 jam’iyyarsa ba za ta samu adawa a jihar ba. Ya fadi hakan ne...

Obasanjo ya musanta rubuta sanarwar mutuwarsa

Tsohon Shugaban Nijeriya, Olusegun Obasanjo, ya musanta wani rubutu da ke yawo a kafafen sada zumunta da ke ikirarin cewa ya fitar da sanarwar mutuwarsa. Rubutun...

Mafi Shahara