DCL Hausa Radio
Kaitsaye

An tsamo gawakin wasu daga cikin fasinjojin da wata motar safa ta kasar Nijar ta fada da su cikin wani kogi a hanyarsu ta zuwa kasar Nijar daga Togo

-

Google search engine

Ya zuwa yanzu gawarwaki 23 aka lalubo daga cikin ruwan kogin Ouémé na kasar Bénin yayin da ake cigaba da neman 19 a cikin ruwan

  1. Mutanen sun hadu da ajalinsu ne sakamakon fada wa ruwa da motar kamfanin STM ta Nijar ta yi a cikin kasar Bénin yayin da take kan hanyar zuwa babban birnin Yamai na jamhuriyar Nijar bayan ta huto daga Lomé na Togo

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Har yanzu bamu kammala bincike ba shiyasa bamu gurfanar da El-rufa’i a gaban kotu ba – EFCC

Hukumar EFCC, mai yaki a cin hanci da rashawa a Nijeriya ta bayyana dalilin da ya sa har yanzu ba ta kai tsohon gwamnan Kaduna,...

Wanene sabon Shugaban Rundunar ‘Yan Sandan Nijeriya, Olatunji Disu?

AIG Olatunji Disu ya kasance gogaggen jami’i wanda aka nada don jagorantar rundunar 'yan sandan kasar a matsayin IGP na 23. A cewar fadar shugaban...

Mafi Shahara