DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Sanata Wadada, ya fice daga jam’iyyar SDP

-

Sanata mai wakiltar Nassarawa ta Yamma Ahmed Wadad ya fice daga jam’iyyar SDP.

Wannan na kunshe ne a wata wasika da ya aika wa shugaban jam’iyyar na Tudu Ward, ta karamar hukumar Keffi, wacce aka bai wa kamfanin dillancin labarai na Nijeriya NAN.

Google search engine

A cikin wasikar, Wadada ya ce ya dauki wannan mataki ne saboda rikice-rikicen cikin gida da suka dabaibaye jam’iyyar na tsawon lokaci, wadanda suka janyo rabuwar kawuna da kuma shari’o’i.

Wadada ya kuma nuna yiwuwar komawa jam’iyyar APC, inda ya taba zama kafin ya koma PDP, sannan daga baya ya koma SDP.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Babu adawa a jihar Plateau a zaben 2027 – Caleb Muftwang

Gwamnan Jihar Plateau, Caleb Manasseh Mutfwang, ya bayyana cewa zuwa zaben 2027 jam’iyyarsa ba za ta samu adawa a jihar ba. Ya fadi hakan ne...

Obasanjo ya musanta rubuta sanarwar mutuwarsa

Tsohon Shugaban Nijeriya, Olusegun Obasanjo, ya musanta wani rubutu da ke yawo a kafafen sada zumunta da ke ikirarin cewa ya fitar da sanarwar mutuwarsa. Rubutun...

Mafi Shahara