DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Gwamnatin Tinubu ta rufe makarantun gaba da sakandare 22 da aka assasa ba a kan ka’ida ba

-

Hukumar kula da kwalejojin ilmi ta Nijeriya ta gano tare da rufe kwalejojin ilimi 22 da ke aiki ba bisa doka ba a kasar.

Hukumar ta gano kwalejojin ilmi ne a lokacin wani samame da aka kai kan kwalejojin ilimi na bogi a faɗin kasar.

Google search engine

Wannan ci gaba ya fito ne a cikin jerin nasarorin da hukumar ta bayyana. Sai dai hukumar ba ta ambaci sunaye ko jihohin da makarantun suka fito ba.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Har yanzu bamu kammala bincike ba shiyasa bamu gurfanar da El-rufa’i a gaban kotu ba – EFCC

Hukumar EFCC, mai yaki a cin hanci da rashawa a Nijeriya ta bayyana dalilin da ya sa har yanzu ba ta kai tsohon gwamnan Kaduna,...

Wanene sabon Shugaban Rundunar ‘Yan Sandan Nijeriya, Olatunji Disu?

AIG Olatunji Disu ya kasance gogaggen jami’i wanda aka nada don jagorantar rundunar 'yan sandan kasar a matsayin IGP na 23. A cewar fadar shugaban...

Mafi Shahara