DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Gwamnatin Tinubu ta rufe makarantun gaba da sakandare 22 da aka assasa ba a kan ka’ida ba

-

Hukumar kula da kwalejojin ilmi ta Nijeriya ta gano tare da rufe kwalejojin ilimi 22 da ke aiki ba bisa doka ba a kasar.

Hukumar ta gano kwalejojin ilmi ne a lokacin wani samame da aka kai kan kwalejojin ilimi na bogi a faɗin kasar.

Google search engine

Wannan ci gaba ya fito ne a cikin jerin nasarorin da hukumar ta bayyana. Sai dai hukumar ba ta ambaci sunaye ko jihohin da makarantun suka fito ba.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Shugaba Tinubu babbar kyauta ne daga Allah domin gyaran Nijeriya – Yahaya Bello

Tsohon gwamnan jihar Kogi Yahaya Bello ya bayyana shugaban Nijeriya Bola Tinubu a matsayin babbar kyauta da Allah ya ba Nijeriya domin gyaran kasar. Yahaya Bello...

Gwamnatin Nijeriya ta ce cin jarabawar lissafi “Mathematics” wajibi ne ga daliban Sakandare kafin kammalawa

Gwamnatin Nijeriya ta bayyana cewa lallai dukkan ɗalibai masu rubuta jarabawar kammala sakandare su cigaba da rubuta lissafi tare da harshen Turanci a matsayin wajibi. Mai...

Mafi Shahara