DCL Hausa Radio
Kaitsaye

‘Sabis’ din MTN ya dawo a jihohin Kano, Adamawa da Borno, bayan wasu gyare-gyare da kamfanin ya gudanar

-

Kamfanin sadarwa na MTN yabayyana cewa ya kammala aikin gyaran hanyar sadarwar da ya shafi rukunin sadarwa guda 101 a cikin kananan hukumomi 15 na jihohin Adamawa, Borno da Kano.

Kamfanin sadarwar ya fitar da sanarwa a ranar Litinin cewa maido da hanyoyin ya kasance babban mataki a ci gaban kokarinsa na inganta sahihancin ‘sabis’ a yankin Arewa maso Gabas, duk da yawan matsalolin yankan layin fiber da kuma barna.

Google search engine

Aikin gyaran, wanda aka gudanar a ranar Lahadi, 24 ga watan Agusta, ya haɗa da sauya hanyar zirga-zirgar sadarwa zuwa sabon layin fiber da aka girka a kan hanyar AFCOT–Bawo Village a Jihar Adamawa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Har yanzu bamu kammala bincike ba shiyasa bamu gurfanar da El-rufa’i a gaban kotu ba – EFCC

Hukumar EFCC, mai yaki a cin hanci da rashawa a Nijeriya ta bayyana dalilin da ya sa har yanzu ba ta kai tsohon gwamnan Kaduna,...

Wanene sabon Shugaban Rundunar ‘Yan Sandan Nijeriya, Olatunji Disu?

AIG Olatunji Disu ya kasance gogaggen jami’i wanda aka nada don jagorantar rundunar 'yan sandan kasar a matsayin IGP na 23. A cewar fadar shugaban...

Mafi Shahara