DCL Hausa Radio
Kaitsaye

‘Sabis’ din MTN ya dawo a jihohin Kano, Adamawa da Borno, bayan wasu gyare-gyare da kamfanin ya gudanar

-

Kamfanin sadarwa na MTN yabayyana cewa ya kammala aikin gyaran hanyar sadarwar da ya shafi rukunin sadarwa guda 101 a cikin kananan hukumomi 15 na jihohin Adamawa, Borno da Kano.

Kamfanin sadarwar ya fitar da sanarwa a ranar Litinin cewa maido da hanyoyin ya kasance babban mataki a ci gaban kokarinsa na inganta sahihancin ‘sabis’ a yankin Arewa maso Gabas, duk da yawan matsalolin yankan layin fiber da kuma barna.

Google search engine

Aikin gyaran, wanda aka gudanar a ranar Lahadi, 24 ga watan Agusta, ya haɗa da sauya hanyar zirga-zirgar sadarwa zuwa sabon layin fiber da aka girka a kan hanyar AFCOT–Bawo Village a Jihar Adamawa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Shugaba Tinubu babbar kyauta ne daga Allah domin gyaran Nijeriya – Yahaya Bello

Tsohon gwamnan jihar Kogi Yahaya Bello ya bayyana shugaban Nijeriya Bola Tinubu a matsayin babbar kyauta da Allah ya ba Nijeriya domin gyaran kasar. Yahaya Bello...

Gwamnatin Nijeriya ta ce cin jarabawar lissafi “Mathematics” wajibi ne ga daliban Sakandare kafin kammalawa

Gwamnatin Nijeriya ta bayyana cewa lallai dukkan ɗalibai masu rubuta jarabawar kammala sakandare su cigaba da rubuta lissafi tare da harshen Turanci a matsayin wajibi. Mai...

Mafi Shahara