DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Ayyukan mazabun majalisun tarayya fashi ne da tsakar rana – Obasanjo

-

Tsohon shugaban Najeriya Olusegun Obasanjo ya soki yadda yan majalisun tarayyar kasar ke gudanar da ayyukan su, yana mai cewa sun fi wadanda suka gabace su muni.

Cikin wani sabon littafi da ya wallafa mai taken “Tarihin Najeriya da gobenta”, Obasanjo ya bayyana ayyukan mazabun majalisu a dukkanin matakai a matsayin fashi da rana tsaka.

Google search engine

Ya kara da cewa yadda suke gabatar da ayyuka ya nuna irin yunwar tara kudade ta haramtacciyar hanya da yan majalisun ke fama da ita, kamar yadda jaridar Daily Trust ta ruwaito.

Ya kara da cewa bai ga wata alamar kawo wa Najeriya ci gaba daga gare su ba, kamar yadda aka dabbaka a cikin kundin tsarin mulkin kasar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Daga 2026 ₦500,000 kawai ɗan Nijeriya zai iya cira a banki cikin sati ɗaya – CBN

Babban Bankin Nijeriya (CBN) ya sake fasalin dokokin cire kuɗi daga bankuna kan sabon tsarin da zai fara aiki daga watan Janairun 2026. Babban bankin ya...

Ƴan kwangila sun girke akwatin gawa a ofishin ma’aikatar kuɗin Nijeriya

‘Yan kwangila sun girke akwatin gawa a kofar shiga ofishin ma’aikatar kudin Nijeriya da ke Abuja.   ‘Yan kwangilar, karkashin inuwar kungiyarsu ta 'yan asalin Nijeriya sun...

Mafi Shahara