DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Elrufa’i ya soki matakin ‘yan sanda na hana taron jam’iyyar ADC a Kaduna

-

Tsohon gwamnan jihar Kaduna Malam Nasiru Elrufa’i bacin ransa kan abin da ya Kira da tauye hakkin da kundin tsarin mulki bayar, bayan da rundunar’ yan sanda ta hana gudanar da taron jam’iyyar ADC a jihar.

Kalaman nasa sun biyo bayan da wasu bata gari suka tarwatsa taron kwamitin jam’iyyar a makon da ya gabata, lamarin da ya bayyana a matsayin rashin doka da oda, kamar yadda jaridar punch ta ruwaito.

Google search engine

Yayin wani taron manema labarai da ya gudanar a Kaduna, Elrufa’i ya ce sun yi niyyar gudanar da taron ne da nufin jajantawa mambobin jam’iyyar da aka kai wa farmaki.

Sai dai hakan bai samu ba, sakamakon wasikar da kwamishinan ‘yan sandan jihar ya aike musu na dakatar da taron.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Daga 2026 ₦500,000 kawai ɗan Nijeriya zai iya cira a banki cikin sati ɗaya – CBN

Babban Bankin Nijeriya (CBN) ya sake fasalin dokokin cire kuɗi daga bankuna kan sabon tsarin da zai fara aiki daga watan Janairun 2026. Babban bankin ya...

Ƴan kwangila sun girke akwatin gawa a ofishin ma’aikatar kuɗin Nijeriya

‘Yan kwangila sun girke akwatin gawa a kofar shiga ofishin ma’aikatar kudin Nijeriya da ke Abuja.   ‘Yan kwangilar, karkashin inuwar kungiyarsu ta 'yan asalin Nijeriya sun...

Mafi Shahara