DCL Hausa Radio
Kaitsaye

WHO ta bukaci Nijeriya ta kara adadin kasafin kudin kiwon lafiya zuwa kaso 20

-

Hukumar lafiya ta duniya WHO ta bukaci gwamnatin tarayyar Nijeriya ta kara adadin kasafin kudin da take warewa bangaren lafiya da kaso 20.

Babban daraktan WHO a Najeriya Farfesa Mohammed Janabi ne yayi wannan kira a birnin Abuja, yayin taron tattaunawa kan harkokin kudade a fannin lafiya a Najeriya.

Google search engine

A cewar Janabi, samar da wadatattun kudade a bangaren lafiya zai tabbatar da dorewar ci gaban ‘yan kasa a fannin.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Daga 2026 ₦500,000 kawai ɗan Nijeriya zai iya cira a banki cikin sati ɗaya – CBN

Babban Bankin Nijeriya (CBN) ya sake fasalin dokokin cire kuɗi daga bankuna kan sabon tsarin da zai fara aiki daga watan Janairun 2026. Babban bankin ya...

Ƴan kwangila sun girke akwatin gawa a ofishin ma’aikatar kuɗin Nijeriya

‘Yan kwangila sun girke akwatin gawa a kofar shiga ofishin ma’aikatar kudin Nijeriya da ke Abuja.   ‘Yan kwangilar, karkashin inuwar kungiyarsu ta 'yan asalin Nijeriya sun...

Mafi Shahara