DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Jonathan ya fadi yadda ya ce an ci amanarsa a 2015

-

“Yawancin ‘yan siyasar Nijeriya ba su da amana”, Jonathan ya fadi yadda ya ce an ci amanarsa a 2015.

Tsohon Shugaban Nijeriya Goodluck Jonathan, ya ce ya fuskanci cin amana da dama a lokacin da yake neman sake zaben shugabancin kasar a shekarar 2015.

Google search engine

Jonathan ya bayyana hakan ne a wajen bikin cika shekara 70 na Chief Mike Aiyegbeni Oghiadomhe da aka gudanar a Benin, babban birnin jihar Edo.

Ya ce, yawancin ‘yan siyasar Nijeriya ba su da amana.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Daga 2026 ₦500,000 kawai ɗan Nijeriya zai iya cira a banki cikin sati ɗaya – CBN

Babban Bankin Nijeriya (CBN) ya sake fasalin dokokin cire kuɗi daga bankuna kan sabon tsarin da zai fara aiki daga watan Janairun 2026. Babban bankin ya...

Ƴan kwangila sun girke akwatin gawa a ofishin ma’aikatar kuɗin Nijeriya

‘Yan kwangila sun girke akwatin gawa a kofar shiga ofishin ma’aikatar kudin Nijeriya da ke Abuja.   ‘Yan kwangilar, karkashin inuwar kungiyarsu ta 'yan asalin Nijeriya sun...

Mafi Shahara