DCL Hausa Radio
Kaitsaye

INEC ta amince da David Mark a matsayin shugaban jam’iyyar ADC na kasa

-

Hukumar zaben Nijeriya INEC ta amince da shugabancin jam’iyyar ADC karkashin jagorancin tsohon shugaban majalisar Dattawa, David Mark.

Jaridar Punch ta ruwaito cewa hukumar ta tabbatar da sabon tsarin ne bayan wani lokaci da sake shugabancin jam’iyyar.

Google search engine

Shugabannin da aka amince da su sun haɗa da David Mark a matsayin shugaban ta riko na ƙasa, Ogbeni Rauf Aregbesola kuma sakataren ta na ƙasa, Dr. Ibrahim Mani ma’ajin jam’iyyar, sai Akibu Dalhatu sakataren kuɗi.

Bayan wannan sahalewa, ana sa ran ADC za ta fara shirin tunkarar zaben 2027 ta hanyar ƙarfafa tsarin jam’iyyar a fadin ƙasar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Babu adawa a jihar Plateau a zaben 2027 – Caleb Muftwang

Gwamnan Jihar Plateau, Caleb Manasseh Mutfwang, ya bayyana cewa zuwa zaben 2027 jam’iyyarsa ba za ta samu adawa a jihar ba. Ya fadi hakan ne...

Obasanjo ya musanta rubuta sanarwar mutuwarsa

Tsohon Shugaban Nijeriya, Olusegun Obasanjo, ya musanta wani rubutu da ke yawo a kafafen sada zumunta da ke ikirarin cewa ya fitar da sanarwar mutuwarsa. Rubutun...

Mafi Shahara